fidelitybank

Jihohi su gaggauta biyan kuɗin maniyata kafin watan Disamba – NAHCON

Date:

Hukumar alhazai ta ƙasa NAHCON, ta yi kira ga jihohi da su hanzarta biyan wani ɓangare na kuɗaɗen hajjin maniyatan jihohinsu kafin watan Disamban bana domin tabbatar da kujerun da aka keɓe musu.

A wata wasika da aka aika wa shugabannin hukumoin alhazai na jihohi, darektan harkar kudi na hukumar, Dr Salihu Usman ya bayyana cewa kiran ya zame dole bisa la’akari da wa’adin biyan kuɗi da ma’aikatar hajji ta saudiyya ta bayar.

A cewarsa rashin biyan kudaden kafin cikar wa’adin zai sanya hukumar ta ɗauki matakin rage yawan kujerun da aka bai wa jihohin.

NAHCON ta yi kira ga hukumonin jihohin da su bayar da cikakken goyon baya don tabbatar da nasarar aikin Hajjin 2024.

Go back

Your message has been sent

Warning
Warning
Warning
Warning

Warning.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp