fidelitybank

Jihohi 10 ne ke amfana da tafkin Watari a Kano

Date:

Manoma daga jihohi goma ne ke amfana da gyaran tafkin Watari da gwamnatin jihar Kano ta yi.

Anyi gyaran tafki ne da haɗin gwiwar shirin sauya fasalin noma na tarayya (ATAP).

Manajan aikin, Malam Mohammed Tijjani-Kwa, ya bayyana cewa manoman da ke cin gajiyar aikin sun haɗa da waɗanda ke Jihar Kano da makwabtan jihohi irin su Katsina, Jigawa, da Kaduna.

Tijjani-Kwa ya ce manoman daga waɗannan jihohi suna yin haya wajen samun filayen noma daga abokan aikinsu na Bagwai domin noma.

Ya ƙara da cewa, “Su tare da abokan aikinsu na Bagwai suna shuka irin kayan amfanin gona kamar albasa, dawa, letus, shinkafa da kokwamba, waɗanda suke samun ruwa daga tafkin da ake gyarawa.”

Da yake yi wa manema labarai bayani a yayin zagayawa da su a wajen aikin tafkin wanda ya kai naira biliyoyin, Manajan ya ce tafkin zai iya bayar da ruwa don noman kadada 917 na gona.

Tijjani-Kwa ya ce, kusan manoma 25,000 ne ke amfana daga tafkin, kuma ayyukan da suke yi a wajen sun canza rayuwarsu.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp