fidelitybank

Jihohi 10 ne ke amfana da tafkin Watari a Kano

Date:

Manoma daga jihohi goma ne ke amfana da gyaran tafkin Watari da gwamnatin jihar Kano ta yi.

Anyi gyaran tafki ne da haɗin gwiwar shirin sauya fasalin noma na tarayya (ATAP).

Manajan aikin, Malam Mohammed Tijjani-Kwa, ya bayyana cewa manoman da ke cin gajiyar aikin sun haɗa da waɗanda ke Jihar Kano da makwabtan jihohi irin su Katsina, Jigawa, da Kaduna.

Tijjani-Kwa ya ce manoman daga waɗannan jihohi suna yin haya wajen samun filayen noma daga abokan aikinsu na Bagwai domin noma.

Ya ƙara da cewa, “Su tare da abokan aikinsu na Bagwai suna shuka irin kayan amfanin gona kamar albasa, dawa, letus, shinkafa da kokwamba, waɗanda suke samun ruwa daga tafkin da ake gyarawa.”

Da yake yi wa manema labarai bayani a yayin zagayawa da su a wajen aikin tafkin wanda ya kai naira biliyoyin, Manajan ya ce tafkin zai iya bayar da ruwa don noman kadada 917 na gona.

Tijjani-Kwa ya ce, kusan manoma 25,000 ne ke amfana daga tafkin, kuma ayyukan da suke yi a wajen sun canza rayuwarsu.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp