fidelitybank

Jihar Legas ta sauke dokokin zubar da ciki

Date:

Hukumar lafiya ta jihar Lagos ta soke sabbin dokokin zubar da ciki ta amintacciyar hanya, domin bayar da damar tuntubar bangarorin da suka dace.

An dai tsara dokokin ne shakara hudu da suka gabata domin bai wa kwararrun jami’an lafiya damar samar da hanyoyin zubar da ciki marasa hadari, to sai dai ba a tuntubi jagororin addini ba yayin tsara dokokin .

A farkon makon nan ne dai aka jiyo wani Fasto a jahar na cewa dokokin na kokarin halasta zubar da ciki ne kawai a fakaice.

A ranar Alhamis ne Gwamnan jihar Babajide Sanwo-Olu ya ce ana bukatar karin wayar da kan jama’a da masu ruwa da tsaki sosai domin kara fahimtar sabbin dokokin. In ji BBC.

Dokokin jihar Lagos dai sun bayar da dama da a zubar da ciki matukar aka fuskanci an mahaifiyar ko na dan tayin na cikin hadari, wadda kuma ake ganin ba lallai ne ya rayu ba.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp