fidelitybank

Jihar Legas ta fi karfin dan Tinubu ya rike ta a matsayin gwamna – Igbokwe

Date:

Wani jigo a jam’iyyar All Progressives Congress, APC Joe Igbokwe ya ce, dan shugaban kasa Bola Tinubu, Seyi Tinubu ba shi da karfin da ake bukata na zama gwamnan jihar Legas.

Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da rahotanni ke neman dan shugaban kasar ya tsaya takarar gwamna a 2027.

Da yake mayar da martani kan wannan ci gaba, Igbokwe a wani sakon da ya wallafa a Facebook ya soki masu ra’ayin cewa Seyi ya zama gwamnan Legas.

Jigon na jam’iyyar APC ya bayyana kiran a matsayin karkata-baya da kuma yunkurin ruguza Tinubu.

Ya kara da cewa yin mulki a jiha kamar Legas ba aikin ‘ya’ya bane.

“Su wane ne wadannan marasa fuska da suke turawa Seyi Tinubu takarar Gwamnan Legas? Wannan shagaltuwa ce mara bukata.

“Don ja da PBAT Ĉ™asa shine burinsu. Da fatan za a Ĉ™yale PBAT ya yi aikinsa mai jan hankali da ɗawainiya. Mulkin Legas ba aikin samari bane? ” ya rubuta.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ĉ˜ungiyar Manoma

Ĉ˜ungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ĉ˜ungiyar fafutikar kare haĈ™Ĉ™in ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saĈ™on ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp