fidelitybank

Jigo a masarautar Katsina ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya

Date:

Daya daga cikin jiga-jigan masarautar Katsina, Alhaji Nuhu Abdulkadir ya rasu.

Rahotanni sun ce, Hakimin Kauran Katsina, kuma Hakimin Rimi mai shekaru 77 ya rasu ne a gidansa da sanyin safiyar ranar Talata.

Ya yi fama da gajeriyar rashin lafiya jim kadan bayan ya yi bikin cika shekaru 40 a kan karagar mulkin Rimi.

Wani dan uwa mai suna Alhaji Aminu Nuhu-Abdulkadir ya tabbatar da rasuwarsa.

Za a yi jana’izar marigayin da rana kamar yadda addinin Musulunci ya tanada. Ana ci gaba da shirye-shiryen jana’izar.

Kafin rasuwarsa, an zarge shi da zargin sace Habiba Isyaku ‘yar shekara 17 da kuma auren dole.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp