fidelitybank

Jigo a jam’iyyar PDP ya koma APC a jihar Nasarawa

Date:

Haladu Akwashiki, jigo a jam’iyyar PDP, kuma mai kula da harkokin kwallon kafa a jihar Nasarawa, ya yanke hulda da jam’iyyar PDP a hukumance, ya kuma rungumi jam’iyyar APC mai mulki.

Akwashiki, a cikin wata wasika mai dauke da kwanan watan 31 ga watan Janairu, ya bayyana kyawawan halaye na shugabancin jam’iyyar APC a dukkan matakai a matsayin dalilin da ya sa ya yanke shawarar sauya sheka.

Wasikar dai tana zuwa ne ga Shugaban Jam’iyyar APC a Unguwar sa ta Nassarawa Eggon, a Karamar Hukumar Nasarawa Eggon.

Akwashiki ya yi alkawarin yin biyayya ga shugabancin jam’iyyar APC.

A cikin wasikar ya bayar da tabbacin bayar da gudunmuwar kason sa ga ci gaba da ci gaban jam’iyyar APC a kowane mataki na mulki.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp