fidelitybank

Jigo a jami’iyyar APC ta jihar Ribas ya fice daga jam’iyyar

Date:

Wani jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), kuma tsohon dan majalisar wakilai, Chidi Wihioka, ya fice daga jam’iyyar.

Wannan dai na zuwa ne sa’o’i kadan, bayan da tsohon shugaban riko na hukumar raya yankin Neja Delta, Dame Ibim Semenitari ya yi murabus daga jam’iyyar.

Wihioka wanda babban aminin Sanata Magnus Abe ne ya bayyana a cikin wasikar murabus dinsa da ya aike wa shugaban jam’iyyar APC a shiyyar sa (Elele Ward 3) a jihar Ribas cewa, ya yanke shawarar ficewa daga jam’iyyar ne, saboda babban hannun wani mutum daya da yake ganin ya yi ya mallaki jam’iyyar.

Sanarwar ta kara da cewa, “Ina so in sanar da ku ficewar na daga jam’iyyar All Progressives Congress, APC. Na yanke shawarar ne bisa girman girman mutum daya mai tunani, kuma ya yi imanin cewa, shi ne ya mallaki jam’iyyar a Jihar Ribas da kin amincewa da zaman lafiya a mulki a jam’iyyar ta hanyar bai wa kowa a jam’iyyar damar taka rawa.

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...
X whatsapp