fidelitybank

Jigo a gwamnatin Tambuwal ya ficce daga PDP zuwa APC

Date:

Alhaji Ibrahim Gidado, mai ba Gwamna Aminu Tambuwal shawara na musamman na jihar Sokoto, ya fice daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Bashar Abubakar, mai taimaka wa Sanata Aliyu Wamakko (APC- Sokoto ta Arewa) kan harkokin yada labarai ya fitar ranar Lahadi a Sokoto.

Gidado wanda ke wakiltar mazabar Sokoto ta Kudu ya samu tarba a jam’iyyar APC a ranar Asabar da ta gabata ta hannun shugaban jam’iyyar na jihar Wamako.

Sanarwar ta ruwaito Gidado yana cewa, shi da magoya bayansa sun fice daga PDP ne bisa zargin rashin mayar da hankali da amincewa daga shugabanninta.

“Mun shiga jam’iyyar APC da shugabanninta ne, domin hada kai mu kwato jihar Sokoto daga gwamnatin Tambuwal da ta gaza, saboda alkawura da yawa da aka dauka ba a cika ba.”

Hakazalika, Wamakko ya bayyana farin cikinsa da karbar sabon dan jam’iyyar tare da ba shi tabbacin za a yi masa daidai wa daida. A cewar NAN.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp