fidelitybank

Jigo a gwamnatin Tambuwal ya ficce daga PDP zuwa APC

Date:

Alhaji Ibrahim Gidado, mai ba Gwamna Aminu Tambuwal shawara na musamman na jihar Sokoto, ya fice daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Bashar Abubakar, mai taimaka wa Sanata Aliyu Wamakko (APC- Sokoto ta Arewa) kan harkokin yada labarai ya fitar ranar Lahadi a Sokoto.

Gidado wanda ke wakiltar mazabar Sokoto ta Kudu ya samu tarba a jam’iyyar APC a ranar Asabar da ta gabata ta hannun shugaban jam’iyyar na jihar Wamako.

Sanarwar ta ruwaito Gidado yana cewa, shi da magoya bayansa sun fice daga PDP ne bisa zargin rashin mayar da hankali da amincewa daga shugabanninta.

“Mun shiga jam’iyyar APC da shugabanninta ne, domin hada kai mu kwato jihar Sokoto daga gwamnatin Tambuwal da ta gaza, saboda alkawura da yawa da aka dauka ba a cika ba.”

Hakazalika, Wamakko ya bayyana farin cikinsa da karbar sabon dan jam’iyyar tare da ba shi tabbacin za a yi masa daidai wa daida. A cewar NAN.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya ba za ta karbi ‘yan ciranin Venezuela ba da Amurka za ta ba mu – Najeriya

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar...

Bafarawa ya kafa sabuwar kungiya

Wasu shugabanni da sauran masu ruwa da tsaki daga...

An fara shirye-shiryen aikin Hajjin badi a Najeriya

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026...

Na tsallake rijiya da baya lokacin Goodluck – Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya ce shi ne...

Ya kamata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ƴan Kudu

Ministar al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce ya...

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan...

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa...

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...
X whatsapp