fidelitybank

Jiga-jigan PDP sun gudu zuwa APC a Gombe

Date:

Gabanin zaben 2023, wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP guda hudu a jihar Gombe sun fice daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Ahmed Abubakar Walama ne ya jagorance su tare da ficewa daga cikin jam’iyyar.

Walama ya kasance Shugaban Karamar Hukumar Dukku, kuma ya yi wa’adi na biyu kwamishina a jihar.

Sauran wadanda suka sauya sheka sun hada da, Sa’idu Kawuwa Malala, wanda tsohon shugaban karamar hukuma ne, dan majalisar jiha kuma kwamishina; Maigari Usman Malala, tsohon mashawarci na musamman a jihar; da Mohammed Ya’u, tsohon shugaban matasa na jam’iyyar PDP a karamar hukumar Dukku ta jihar.

A wani labarin mai kama da haka, a ranar Talata ne gwamnatin jihar Gombe ta kaddamar da wata kotun sauraron kararrakin haraji ta “domin dakile kaucewa biyan haraji da kuma bunkasa kudaden shiga a jihar”.

Gwamna Inuwa Yahaya a lokacin da yake kaddamar da kotun a Gombe ya ce an dauki matakin ne da nufin karfafa tsarin kudaden shiga domin tabbatar da samar da ababen more rayuwa ga ‘yan kasa domin ci gaban jihar baki daya.

A cewarsa, kafa kotun zai taimaka wajen habaka hanyoyin samun kudaden shiga da kuma samar da abubuwan da ake bukata domin hanzarta bin diddigin ci gaban zamantakewa da tattalin arzikin jihar.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...
X whatsapp