fidelitybank

Jiga-jigan PDP sun gana da Obasanjo a gidansa

Date:

Shugabannin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP, sun gana da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a yammacin ranar Asabar a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun.

Tawagar ta samu jagorancin dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Gwamna Ifeanyi Okowa na jihar Delta.

Darakta Janar na kungiyar yakin neman zaben, Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto da tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, na cikin tawagar zuwa gidan Obasanjo.

Sauran a cikin tawagar sun hada da tsohon gwamnan jihar Osun, Prince Olagunsoye Oyinlola; takwaransa na jihar Cross River, Liyel Imoke da Otunba Oyewole Fasawe.

Da yake jawabi bayan sa’o’i biyu, Tambuwal ya ce tawagar ta je Ogun ne domin karrama dattijon jihar.

“Mun zo ne domin mu girmama mu da muka saba kuma mu ci gaba da tuntubar shugabanmu, tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo kan al’amuran da suka shafi kasa kuma mun tattauna da shi sosai.”

Tambuwal ya bayyana cewa jam’iyyar PDP na cikin rudani, yana mai cewa “za mu ci gaba da yin abin da ya kamata mu yi domin samun nasara a zaben 2023.”

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp