fidelitybank

Jiga-jigan PDP sun gana ba a ƙara ganin ƙeyar Atiku ba a wajen

Date:

Bayan sa’o’i 48 da gudanar da babban taron jam’iyyar (APC) na kasa wanda ta samar da Abdullahi Adamu a matsayin shugaban jam’iyyar na kasa, wasu jiga-jigan jam’iyyar adawa ta PDP sun yi taro don daidaitawa da samar da yankin Arewa, domin kai takarar shugaban kasa yankin kafin zaben fidda gwani na jam’iyyar.

Taron da aka gudanar a jihar Bauchi a ranar Lahadin da ta gabata ya samu halartar tsohon shugaban majalisar dattawa, Dakta Bukola Saraki, Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi, Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sakkwato, Kawu Baraje da kuma tsohon mataimakin gwamnan jihar Zamfara Mahdi Aliyu.

Idan dai za a iya tunawa, a shekarar 2021, jam’iyyar ta gudanar da babban taronta na kasa wanda ya samar da dan Arewa a matsayin shugabanta na kasa.

Sai dai da yake zantawa da manema labarai a karshen ganawar tasu, Saraki ya ce jam’iyyar PDP ce, kawai zabin da kasar nan ke da shi na ceto ta daga rugujewar da ke shirin yi, don haka akwai bukatar hadin kai da fahimtar juna, ya kara da cewa jam’iyyar iyali ce, da bai kamata ta hakura ba.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp