fidelitybank

Jiga-jigan APC sun gargaɗi jam’iyyar a kan titikin karɓa-karɓa

Date:

Shugaban kungiyar gwamnonin Kudancin kasar nan kuma gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, tare da sauran masu ruwa da tsaki, a ranar Litinin, sun gargadi jam’iyyar APC kan shirin tsayar da tikitin takarar shugaban kasa a 2023 zuwa Arewa.

Wasu jiga-jigan ‘yan kasar da suka yi magana kan wannan batun da suka hada da Sanata Ali Ndume da babban jigo a kungiyar Kwamared Frank Kokori, sun ce makircin ya zama barazana ga daidaiton kasar nan.

Hankulan jama’a ya biyo bayan sanarwar da shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu ya yi na cewa jam’iyyar ba ta ware tikitin tsayawa takara a Kudu ba.

A ranakun 30 da 31 ga watan Mayu ne ake sa ran gudanar da babban taron shugaban kasa na jam’iyyar.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp