fidelitybank

Jarumin Indiya wanda ya yi fim ɗin Dus Numbari ya mutu

Date:

Fitaccen Jarumi da kuma mai shirya fina-finan Indiya, Manoj Kumar, ya mutu yana da shekara 87.

Jarumin ya mutu ne a birnin Mumbai bayan fama da jinya da ke da alaƙa da tsufa, a cewar DrSantosh Shetty na asibitin Kokilaben Dhirubhai Ambani, inda aka kwantar da shi.

Ɗan fitaccen jarumin, Kunal Goswami, ya faɗa wa kamfanin dillancin labarai na ANI cewa Kumar ya shafe tsawon lokaci yana fama da rashin lafiya.

Kumar dai ya bar gagarumin tarihi a masana’antar shirya-shirya fina-finai ta Indiya, inda ya haska a fina-finai da dama ciki har da Dus Numbari – waɗanda suka shi shahara a shekarun 1960 zuwa 1970.

Ƴan siyasa da taurari da kuma masoyansa na ta alhinin rasuwar tasa a shafukan sada zumunta.

Firaiminista Narendra Modi ya kira shi da “shahararren jarumi da ya haska sinimun Indiya”.

“Muna alfahari da ayyukan Manoj kuma za su ci gaba da ƙara wa masu tasowa ƙwarin gwiwa,” kamar yadda ya wallafa a shafinsa na X.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp