fidelitybank

Jarumar fim ta koka cewa direban ta ya gusar mata da mota a ranar zagayowar haihuwarta

Date:

Wata ƴar fim a ma’aikatar fim ta Nollywood, Dorcas Fapson ta koka cewa direban ta tsere da motar ta ƙirar SUV a ranar bikin murnar zagayowar haihuwarta.
Tuni dai jarumar ta sanya lada ga duk wanda ya kawo bayanai, ko wajen da dirben, mai suna Mohamed ya ke.
“A yammacin zagayowar ranar haihuwa ta. Ina shirin yin biki da ƴan uwa da abokai na, kwatsam sai ma samu labarin cewa direba na ya sace min mota.
“Na sanya lada ga duk wanda ya gano inda Mohamed ya ke ko kuma mota ta.
“Ya yi amfani da lasisi na ƙarya ya yi rijista da wani wakili, wanda tuni a ka kama shi,” jamurar ta wallafa a sahfinta na instagram.
Ita dai Fapson shahararriyar jarumar fim ce kuma mai yin shiri a talabijin, musamman shirin Shuga na MTV, inda ta ke fitowa da suna Sophie.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp