fidelitybank

Janye tallafin Amurka zai kawo mutuwar Mata masu juna biyu a duniya – MDD

Date:

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi gargaɗin cewa rage kuɗaɗen tallafi na iya kawo cikas ga ci gaban da aka samu na rage mace-macen mata a wajen haihuwa.

Wani rahoto da hukumar lafiya ta duniya ta fitar ya ce mace-macen masu juna biyu da kuma wurin haihuwa ya ragu da kashi 40 cikin ɗari sai dai masana sun ce ci gaban ya ragu kuma ana fargabar adadin zai sake ƙaruwa saboda dakatar da tallafin da Amurka ke bayarwa.

A shekarar 2023 mata masu juna biyu ɗubu ɗari biyu da sittin aka bayar da rahoton sun mutu, wato kwatankwacin a ce mace ɗaya na mutuwa duk bayan minti biyu.

Kuma ƙasashen Afrika ne matsalar ta fi ƙamari a ƙasashen Chadi da Najeirya da Somalia

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp