fidelitybank

Janye tallafin Amurka zai kawo mutuwar Mata masu juna biyu a duniya – MDD

Date:

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi gargaɗin cewa rage kuɗaɗen tallafi na iya kawo cikas ga ci gaban da aka samu na rage mace-macen mata a wajen haihuwa.

Wani rahoto da hukumar lafiya ta duniya ta fitar ya ce mace-macen masu juna biyu da kuma wurin haihuwa ya ragu da kashi 40 cikin ɗari sai dai masana sun ce ci gaban ya ragu kuma ana fargabar adadin zai sake ƙaruwa saboda dakatar da tallafin da Amurka ke bayarwa.

A shekarar 2023 mata masu juna biyu ɗubu ɗari biyu da sittin aka bayar da rahoton sun mutu, wato kwatankwacin a ce mace ɗaya na mutuwa duk bayan minti biyu.

Kuma ƙasashen Afrika ne matsalar ta fi ƙamari a ƙasashen Chadi da Najeirya da Somalia

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp