fidelitybank

Jamus za ta aikewa da Ukraine da makamai

Date:

Shugaban gwamnatin Jamus, Olaf Scholz, ya ce, kasarsa za ta kai wa Ukraine makamai, domin ba su agaji a yakin da su ke da Rasha.

Olaf Scholz, ya ce, hare-haren da Rasha ke kai wa kasuwannin Ukraine ya fara ɗaukar sabon salo.

Ya kuma ce, gwamnatinsa za ta kai makaman da za su lalata tankokin yakin Rasha guda 1000, da makamai 500 da za su kakkabo makamai masu linzami.

Tun da fari jakadan Ukraine a Berlin Andriy Melnyk ne ya roki Jamus ta kai musu ɗauki.

Ya ce, mutanen Kyiv, za su kare duk wani gini da gidajensu, amma ba su da makamai da yawa, lokaci ya yi da za a taimaka ma su da makamai;

Shi ma Firaministan Australia Scott Morrison, ya ce zai aika da na shi tallafinga Ukraine, duk da cewa kasarsa ba ta cikin kawancen NATO. A cewar BBC.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp