fidelitybank

Jam’iyyun adawa na kokarin tsige shugaban Koriya ta Kudu

Date:

Jam’iyyun hamayya a Koriya ta Kudu sun gabatar da ƙudirin tsige shugaban ƙasar Yoon Suk Yeol bayan da ya yi yunƙurin kafa dokar soji a ƙasar.

Mista Yoon ya janye ƙudurin ne bayan ‘yan majalisar dokokin sun kaɗa ƙuri’ar daƙile matakin.

Ƙungiyoyin ƙwadago, har da ma jam’iyyar Mr Yoon, duk sun yi kira gare shi da ya yi murabus.

Wani ɗan majalisa na babbar jam’iyyar hamayya ta Democratic Party, Kim Byung Joo ya ce jam’iyyarsu za ta kare al’ummar ƙasar har sai inda ƙarfinsu ya ƙare.

Ya roƙi ‘yan kasar da su tsaya tare da jam’iyyar kuma su taimaka wajen kare Jamhuriyar Koriya

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp