fidelitybank

Jam’iyyu 16 cikin 18 sun fitar da dan takarar shugaban kasa a zaben 2023

Date:

Kafin cikar wa’adin da hukumar zaɓe ta kasa a Najeriya ta tsayar na miƙa sunayen ‘yan takara, a yanzu jam’iyyu 16 cikin 18 sun fitar da sunayen mutanen da za su musu takarar shugaban kasa.

Jam’iyyu biyu, wato African Democratic Party, ADP; da Action Peoples Party, APP, su suka saura su bayyana sunayen ‘yan takararsu.

Manyan Jam’iyyun da zuwa yanzu aka san ‘yan takararsu sun hada da jam’iyya mai mulki ta APC, da babbar jam’iyyar adawa ta PDP, sai kuma Labour Party, LP; da sabuwar jam’iyya New Nigerian Peoples Party, NNPP.

Ga jeren sunayen ‘yan takarar a jam’iyyu daban-daban

*Atiku Abubakar, Peoples Democratic Party, PDP

*Bola Ahmed Tinubu, All Progressives Congress, APC

*Peter Obi, Labour Party, LP

*Yusuf Mamman Dantalle Allied People’s Movement, APM

*Musa Kwankwaso, New Nigeria Peoples Party, NNPP

*Chekwas Okorie, All Progressives Grand Alliance, APGA

*Kola Abiola, Peoples Redemption Party, PRP

*Omoyele Sowore, African Action Congress, AAC

*Adewole Adebayo Social Democratic Party, SDP

*Dumebi Kachikwu, African Democratic Congress, ADC

*Okwudili Nwa-Anyajike, National Rescue Movement, NRM

*Dan Nwanyanwu, Zenith Labour Party, ZLP

*Christopher Imumolen, Accord

*Hamza Al-Mustapha, Action Alliance, AA

* Malik Ado-Ibrahim, Young Progressive Party, YPP

* Sunday Adenuga, Boot Party, BP. In ji BBC.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp