fidelitybank

Jam’iyyar PDP ba mallamkin Wike ba ce – Obaseki

Date:

Rikicin da ya kunno kau tsakanin gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da takwaransa na jihar Rivers, Nyesom Wike, ya kara kamari a jiya Lahadi.

Obaseki ya banbanta da hare-haren da Wike ya kai masa da mataimakinsa, Philip Shaibu, ya na mai cewa, jam’iyyar PDP ba mallakin gwamnan Rivers ba ce.

Gwamnan Edo ya ce, ba zai yarda da ‘yan siyasa da masu fada a ji ba, inda ya tunatar da Wike yadda ya sauke ‘yan ta’adda da manyan shugabanni.

Obaseki ya jaddada cewa ba za a iya siyan Edo ba.

Gwamnan Edo ya zargi Wike da rashin tsaro da tayar da hargitsi, inda ya bukaci shugabannin jam’iyyar su kira shi ya ba shi umarni. In ji The Nation.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp