fidelitybank

Jam’iyyar LP ta miƙa shaidar takardar takara ga Peter Obi

Date:

Kwamitin ayyuka na kasa (NWC) na jam’iyyar Labour (LP) ya gabatar da takardar shaidar cin zabe ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Peter Obi.

Manyan jami’an jam’iyyar, wakilan kungiyar kwadago ta ƙasa da kuma kungiyar ‘yan kasuwa, masu ruwa da tsaki, da dai sauransu, ne suka halarci bikin, wanda aka gudanar a ranar Juma’a a sakatariyar LP ta kasa, Abuja.

Obi ya fito a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a babban taronta na kasa a garin Asaba na jihar Delta a ranar 30 ga watan Mayu bayan da wasu masu neman tsayawa takara suka yi masa takara.

Da yake jawabi bayan karbar takardar shaidar, tsohon gwamnan jihar Anambra ya jaddada kudirinsa na ceto ‘yan Najeriya daga kangin talauci, rashin shugabanci, rashin tsaro da sauran kalubalen da suka dabaibaye kasar.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp