fidelitybank

Jam’iyyar LP ta miƙa shaidar takardar takara ga Peter Obi

Date:

Kwamitin ayyuka na kasa (NWC) na jam’iyyar Labour (LP) ya gabatar da takardar shaidar cin zabe ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Peter Obi.

Manyan jami’an jam’iyyar, wakilan kungiyar kwadago ta ƙasa da kuma kungiyar ‘yan kasuwa, masu ruwa da tsaki, da dai sauransu, ne suka halarci bikin, wanda aka gudanar a ranar Juma’a a sakatariyar LP ta kasa, Abuja.

Obi ya fito a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a babban taronta na kasa a garin Asaba na jihar Delta a ranar 30 ga watan Mayu bayan da wasu masu neman tsayawa takara suka yi masa takara.

Da yake jawabi bayan karbar takardar shaidar, tsohon gwamnan jihar Anambra ya jaddada kudirinsa na ceto ‘yan Najeriya daga kangin talauci, rashin shugabanci, rashin tsaro da sauran kalubalen da suka dabaibaye kasar.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp