fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Jam’iyyar Labour ta lashe zaben gwamnan jihar Abia

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta INEC, ta sanar da Alex Otti na Jam’iyyar Labour a matsayin zababben gwamnan jihar Abia.

Inec ta bayyana haka ne kwana hudu bayan zaben da aka yi ranar 18 ga watan Maris.

Dama hukumar Inec ta dakatar da sanar da sakamakon zaben ƙaramar hukumar Obingwa saboda takaddamar da ta biyo baya da kuma matsalolin da aka fuskanta a karamar hukumar.

Da wannan sakamako, dan takarar Jam’iyyar Labour Alex Otti ya doke abokin karawarsa na Jam’iyyar PDP Okey Ahiwe bayan da ya kasance wanda ya fi samun kuri’u masu yawa.

Otti ya samu kuri’u 175,467 yayin da Ahiwe ya samu kuri’u 88,529.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp