fidelitybank

Jam’iyyar Labour na shirin gudanar da gagarumar zanga-zanga a Abuja

Date:

Jam’iyyar Labour ta yi barazanar gudanar da zanga-zanga a ofisoshin hukumar zaɓe da ke faɗin ƙasar kan ƙin ba ta damar duba na’urorin BVAS da aka gudanar da zaɓen shugaban ƙasar da su ranar 25 ga watan Fabrairu.

Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Peter Obi ya nemi kotu da ta hana INEC sake saita na’ororin BVAS da aka yi amfani da su a zaɓen shugaban ƙasar.

To amma kotun ta bai wa INEC damar saita na’urorin tare da bai wa Obi damar duba kayayyakin da aka gudanar da zaɓen shugaban ƙasar da su.

Karanta Wannan: A na yunkurin kashe ni a Legas – Dan takarar LP

To sai dai kwanaki bayan hukuncin kotun mai magana da yawun kwamityin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na jam’iyyar Dr Yunusa Tanko ya zargi hukumar zaɓen da ƙin bin umarnin kotu.

“Yayin da muke magana a yanzu INEC ta zaɓi bin umarnin da kotu ta ba ta na sake saita na’urorin BVAS, aikin da take cikin yi yanzu haka, sannan kuma ta ƙi bin umarnin damar da kotun ta ba mu na duba kayyakin da aka gudanar da aikin zaɓen,” kamar yadda ya bayyana a sanarwar da ya fitar.

“Dan haka za mu kira magoya bayanmu da su gudanar da zanga-zangar lumana wadda doka ta amince da ita, a ofisoshin hukumar zaɓe da ke faɗin ƙasar nan”.

Ya ƙara da cewa abin da ya sa ba za su gudanar da zanga-zangar a kan titunan ƙasar ba, shi ne ba sa so a ɗauki zanga-zangar tasu a matsayin tayar da hankali.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp