fidelitybank

Jam’iyyar APC na buƙatar haɗin kai – Osibanjo

Date:

Jam’iyyar APC mai mulki tana da mafi girman karfin iya yiwa Najeriya aiki mai kyau da kuma tabbatar da ci gabanta, a cewar mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, SAN.

Farfesa Osinbajo ya bayyana haka ne ranar Alhamis a jihar Ribas, a ci gaba da tuntubar da yake yi a fadin kasa tare da masu ruwa da tsaki da kuma wakilan jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Da yake jawabi a takaice da manema labarai bayan ganawarsa da wakilan jihar, mataimakin shugaban kasar ya tabbatar da daukaka da ci gaban Najeriya a nan gaba, inda ya ce “mu ma, ba shakka, muna gaba daya kan ra’ayin cewa, jam’iyyar na bukatar hadin kai. Don haka duk abin da ya kamata a yi ana yin shi ne, kuma za a yi shi ne domin tabbatar da hadin kan ‘yan takara”.

Ya ci gaba da cewa, “Ba shakka jam’iyyar mu ce, kamar yadda kuka sani, ba jam’iyya mai mulki kadai ba ce, jam’iyyar da ke da babban abin da za ta iya yi wa kasar nan.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp