fidelitybank

Jam’iyyar APC na buƙatar haɗin kai – Osibanjo

Date:

Jam’iyyar APC mai mulki tana da mafi girman karfin iya yiwa Najeriya aiki mai kyau da kuma tabbatar da ci gabanta, a cewar mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, SAN.

Farfesa Osinbajo ya bayyana haka ne ranar Alhamis a jihar Ribas, a ci gaba da tuntubar da yake yi a fadin kasa tare da masu ruwa da tsaki da kuma wakilan jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Da yake jawabi a takaice da manema labarai bayan ganawarsa da wakilan jihar, mataimakin shugaban kasar ya tabbatar da daukaka da ci gaban Najeriya a nan gaba, inda ya ce “mu ma, ba shakka, muna gaba daya kan ra’ayin cewa, jam’iyyar na bukatar hadin kai. Don haka duk abin da ya kamata a yi ana yin shi ne, kuma za a yi shi ne domin tabbatar da hadin kan ‘yan takara”.

Ya ci gaba da cewa, “Ba shakka jam’iyyar mu ce, kamar yadda kuka sani, ba jam’iyya mai mulki kadai ba ce, jam’iyyar da ke da babban abin da za ta iya yi wa kasar nan.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp