fidelitybank

Jam’iyyar AA ba ta haɗe da APC ba – Dr Adekunle

Date:

Shugabancin jam’iyyar Action Alliance (AA), ya nesanta kansa daga zargin hadewar jam’iyyar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Jam’iyyar ta kuma musanta zargin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.

Dr Adekunle Rufa’i Omoaje, shugaban jam’iyyar na kasa a wata sanarwa da ya fitar, ya kuma musanta cewa akwai alaka tsakanin jam’iyyar da APC, inda ya tabbatar da cewa jam’iyyar ba ta da niyyar yin aiki da wata jam’iyya ta kowace fuska a zabukan da ke tafe a kasar nan.

Wata Hajiya Amina Kilishi Lamido da ta yi ikirarin cewa ita ce Kodineta na shiyyar Manjo Hamzat Almustafa (rtd) na Majalisar Shugaban kasa a shiyyar Arewa maso Yamma ta ce,Shugabancin jam’iyyar Action Alliance (AA) ya nesanta kansa daga zargin hadewar jam’iyyar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Jam’iyyar ta kuma musanta zargin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.

Dr Adekunle Rufa’i Omoaje, shugaban jam’iyyar na kasa a wata sanarwa da ya fitar, ya kuma musanta cewa akwai alaka tsakanin jam’iyyar da APC, inda ya tabbatar da cewa jam’iyyar ba ta da niyyar yin aiki da wata jam’iyya ta kowace fuska a zabukan da ke tafe a kasar nan.

Wata Hajiya Amina Kilishi Lamido da ta yi ikirarin cewa ita ce Kodineta na shiyyar Manjo Hamzat Almustafa (rtd) na Majalisar Shugaban kasa a shiyyar Arewa maso Yamma ta ce kwamitin yakin neman zaben AA da shugabannin jam’iyyar da ‘ya’yan jam’iyyar sun hade da tawagar yakin neman zaben shugaban kasa Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Amma Omoaje, shugaban AA na kasa, ya bayyana faruwar lamarin a matsayin jita-jita kawai, kuma ya dage cewa irin wannan tsari yana nan a zukatan masu yada wannan jita-jita.

Ya bayyana cewa babu wani dagqa cikin shugabannin jam’iyyar da ya fice zuwa wata jam’iyyar siyasa, inda ya ce wadanda suka tsaya takara a karkashin jam’iyyar ta hanyar shugabancinsa su ne kadai sahihin ’yan takarar jam’iyyar a zaben badi, kwamitin yakin neman zaben AA da shugabannin jam’iyyar da ‘ya’yan jam’iyyar sun hade da tawagar yakin neman zaben shugaban kasa. Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Amma Omoaje, shugaban AA na kasa, ya bayyana faruwar lamarin a matsayin jita-jita kawai, kuma ya dage cewa irin wannan tsari yana nan a zukatan masu yada wannan jita-jita.

Ya bayyana cewa babu wani daga cikin shugabannin jam’iyyar da ya fice zuwa wata jam’iyyar siyasa, inda ya ce wadanda suka tsaya takara a karkashin jam’iyyar ta hanyar shugabancinsa su ne kadai sahihin ’yan takarar jam’iyyar a zaben badi.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Peter Obi na nan a cikin jam’iyyar har yanzu – LP

Shugaban ƙungiyar Obidient Movement, Dr. Tanko Yunusa ya ce...

Yadda Mahara sun kashe mutum biyu, sun ƙona gidaje a Filato

Wasu da ake zargin mahara sun afka wa karamar...

An YI zanga-zanga a Isra’ila kan shirin Netanyahu na mamaye Gaza

Dubban mutane sun fito kan tituna a faɗin Isra'ila,...

Birtaniya za ta fara tisa ƙeyar bakin da suka aikata laifi zuwa kasarsu

Birtaniya ta fitar da sabon tsarin tisa keyar duk...

NDLEA ta kama Fasto kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Gwamnoni sun mika sakon ta’azziya ga iyalan Audu Ogbeh

Shugaban ƙungiyar gwamnonin arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu...

Duk wahala sai dai mu mutu a Gaza – Fatma

Wata mai mai ƴaƴa tara ta ce, duk runtsi...

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...
X whatsapp