Shugabancin jam’iyyar Action Alliance (AA), ya nesanta kansa daga zargin hadewar jam’iyyar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC).
Jam’iyyar ta kuma musanta zargin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.
Dr Adekunle Rufa’i Omoaje, shugaban jam’iyyar na kasa a wata sanarwa da ya fitar, ya kuma musanta cewa akwai alaka tsakanin jam’iyyar da APC, inda ya tabbatar da cewa jam’iyyar ba ta da niyyar yin aiki da wata jam’iyya ta kowace fuska a zabukan da ke tafe a kasar nan.
Wata Hajiya Amina Kilishi Lamido da ta yi ikirarin cewa ita ce Kodineta na shiyyar Manjo Hamzat Almustafa (rtd) na Majalisar Shugaban kasa a shiyyar Arewa maso Yamma ta ce,Shugabancin jam’iyyar Action Alliance (AA) ya nesanta kansa daga zargin hadewar jam’iyyar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC).
Jam’iyyar ta kuma musanta zargin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.
Dr Adekunle Rufa’i Omoaje, shugaban jam’iyyar na kasa a wata sanarwa da ya fitar, ya kuma musanta cewa akwai alaka tsakanin jam’iyyar da APC, inda ya tabbatar da cewa jam’iyyar ba ta da niyyar yin aiki da wata jam’iyya ta kowace fuska a zabukan da ke tafe a kasar nan.
Wata Hajiya Amina Kilishi Lamido da ta yi ikirarin cewa ita ce Kodineta na shiyyar Manjo Hamzat Almustafa (rtd) na Majalisar Shugaban kasa a shiyyar Arewa maso Yamma ta ce kwamitin yakin neman zaben AA da shugabannin jam’iyyar da ‘ya’yan jam’iyyar sun hade da tawagar yakin neman zaben shugaban kasa Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.
Amma Omoaje, shugaban AA na kasa, ya bayyana faruwar lamarin a matsayin jita-jita kawai, kuma ya dage cewa irin wannan tsari yana nan a zukatan masu yada wannan jita-jita.
Ya bayyana cewa babu wani dagqa cikin shugabannin jam’iyyar da ya fice zuwa wata jam’iyyar siyasa, inda ya ce wadanda suka tsaya takara a karkashin jam’iyyar ta hanyar shugabancinsa su ne kadai sahihin ’yan takarar jam’iyyar a zaben badi, kwamitin yakin neman zaben AA da shugabannin jam’iyyar da ‘ya’yan jam’iyyar sun hade da tawagar yakin neman zaben shugaban kasa. Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.
Amma Omoaje, shugaban AA na kasa, ya bayyana faruwar lamarin a matsayin jita-jita kawai, kuma ya dage cewa irin wannan tsari yana nan a zukatan masu yada wannan jita-jita.
Ya bayyana cewa babu wani daga cikin shugabannin jam’iyyar da ya fice zuwa wata jam’iyyar siyasa, inda ya ce wadanda suka tsaya takara a karkashin jam’iyyar ta hanyar shugabancinsa su ne kadai sahihin ’yan takarar jam’iyyar a zaben badi.