fidelitybank

Jam’iyyar AA ba ta haɗe da APC ba – Dr Adekunle

Date:

Shugabancin jam’iyyar Action Alliance (AA), ya nesanta kansa daga zargin hadewar jam’iyyar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Jam’iyyar ta kuma musanta zargin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.

Dr Adekunle Rufa’i Omoaje, shugaban jam’iyyar na kasa a wata sanarwa da ya fitar, ya kuma musanta cewa akwai alaka tsakanin jam’iyyar da APC, inda ya tabbatar da cewa jam’iyyar ba ta da niyyar yin aiki da wata jam’iyya ta kowace fuska a zabukan da ke tafe a kasar nan.

Wata Hajiya Amina Kilishi Lamido da ta yi ikirarin cewa ita ce Kodineta na shiyyar Manjo Hamzat Almustafa (rtd) na Majalisar Shugaban kasa a shiyyar Arewa maso Yamma ta ce,Shugabancin jam’iyyar Action Alliance (AA) ya nesanta kansa daga zargin hadewar jam’iyyar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Jam’iyyar ta kuma musanta zargin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.

Dr Adekunle Rufa’i Omoaje, shugaban jam’iyyar na kasa a wata sanarwa da ya fitar, ya kuma musanta cewa akwai alaka tsakanin jam’iyyar da APC, inda ya tabbatar da cewa jam’iyyar ba ta da niyyar yin aiki da wata jam’iyya ta kowace fuska a zabukan da ke tafe a kasar nan.

Wata Hajiya Amina Kilishi Lamido da ta yi ikirarin cewa ita ce Kodineta na shiyyar Manjo Hamzat Almustafa (rtd) na Majalisar Shugaban kasa a shiyyar Arewa maso Yamma ta ce kwamitin yakin neman zaben AA da shugabannin jam’iyyar da ‘ya’yan jam’iyyar sun hade da tawagar yakin neman zaben shugaban kasa Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Amma Omoaje, shugaban AA na kasa, ya bayyana faruwar lamarin a matsayin jita-jita kawai, kuma ya dage cewa irin wannan tsari yana nan a zukatan masu yada wannan jita-jita.

Ya bayyana cewa babu wani dagqa cikin shugabannin jam’iyyar da ya fice zuwa wata jam’iyyar siyasa, inda ya ce wadanda suka tsaya takara a karkashin jam’iyyar ta hanyar shugabancinsa su ne kadai sahihin ’yan takarar jam’iyyar a zaben badi, kwamitin yakin neman zaben AA da shugabannin jam’iyyar da ‘ya’yan jam’iyyar sun hade da tawagar yakin neman zaben shugaban kasa. Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Amma Omoaje, shugaban AA na kasa, ya bayyana faruwar lamarin a matsayin jita-jita kawai, kuma ya dage cewa irin wannan tsari yana nan a zukatan masu yada wannan jita-jita.

Ya bayyana cewa babu wani daga cikin shugabannin jam’iyyar da ya fice zuwa wata jam’iyyar siyasa, inda ya ce wadanda suka tsaya takara a karkashin jam’iyyar ta hanyar shugabancinsa su ne kadai sahihin ’yan takarar jam’iyyar a zaben badi.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...
X whatsapp