fidelitybank

Jam’iyyar AA ba ta haɗe da APC ba – Dr Adekunle

Date:

Shugabancin jam’iyyar Action Alliance (AA), ya nesanta kansa daga zargin hadewar jam’iyyar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Jam’iyyar ta kuma musanta zargin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.

Dr Adekunle Rufa’i Omoaje, shugaban jam’iyyar na kasa a wata sanarwa da ya fitar, ya kuma musanta cewa akwai alaka tsakanin jam’iyyar da APC, inda ya tabbatar da cewa jam’iyyar ba ta da niyyar yin aiki da wata jam’iyya ta kowace fuska a zabukan da ke tafe a kasar nan.

Wata Hajiya Amina Kilishi Lamido da ta yi ikirarin cewa ita ce Kodineta na shiyyar Manjo Hamzat Almustafa (rtd) na Majalisar Shugaban kasa a shiyyar Arewa maso Yamma ta ce,Shugabancin jam’iyyar Action Alliance (AA) ya nesanta kansa daga zargin hadewar jam’iyyar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Jam’iyyar ta kuma musanta zargin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.

Dr Adekunle Rufa’i Omoaje, shugaban jam’iyyar na kasa a wata sanarwa da ya fitar, ya kuma musanta cewa akwai alaka tsakanin jam’iyyar da APC, inda ya tabbatar da cewa jam’iyyar ba ta da niyyar yin aiki da wata jam’iyya ta kowace fuska a zabukan da ke tafe a kasar nan.

Wata Hajiya Amina Kilishi Lamido da ta yi ikirarin cewa ita ce Kodineta na shiyyar Manjo Hamzat Almustafa (rtd) na Majalisar Shugaban kasa a shiyyar Arewa maso Yamma ta ce kwamitin yakin neman zaben AA da shugabannin jam’iyyar da ‘ya’yan jam’iyyar sun hade da tawagar yakin neman zaben shugaban kasa Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Amma Omoaje, shugaban AA na kasa, ya bayyana faruwar lamarin a matsayin jita-jita kawai, kuma ya dage cewa irin wannan tsari yana nan a zukatan masu yada wannan jita-jita.

Ya bayyana cewa babu wani dagqa cikin shugabannin jam’iyyar da ya fice zuwa wata jam’iyyar siyasa, inda ya ce wadanda suka tsaya takara a karkashin jam’iyyar ta hanyar shugabancinsa su ne kadai sahihin ’yan takarar jam’iyyar a zaben badi, kwamitin yakin neman zaben AA da shugabannin jam’iyyar da ‘ya’yan jam’iyyar sun hade da tawagar yakin neman zaben shugaban kasa. Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Amma Omoaje, shugaban AA na kasa, ya bayyana faruwar lamarin a matsayin jita-jita kawai, kuma ya dage cewa irin wannan tsari yana nan a zukatan masu yada wannan jita-jita.

Ya bayyana cewa babu wani daga cikin shugabannin jam’iyyar da ya fice zuwa wata jam’iyyar siyasa, inda ya ce wadanda suka tsaya takara a karkashin jam’iyyar ta hanyar shugabancinsa su ne kadai sahihin ’yan takarar jam’iyyar a zaben badi.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp