fidelitybank

Jam’iyya ta za ta iya kayar da PDP da APC a zaɓen 2023 – Peter Obi

Date:

Tsohon gwamnan jihar Aambra kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya bayyana cewa, sabuwar jam’iyyarsa ta siyasa za ta lashe zaben shugaban kasa a 2023 ta hanyar hada ma’aikata da dalibai domin kada kuri’a.

Obi ya zanta da manema labarai a Abeokuta, jihar Ogun ta bakin babban daraktan yakin neman zabensa, Dr. Doyin Okupe a wajen wani taro da shugabannin LP.

Ya kara da cewa jam’iyyar PDP da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki sun kare kuma sun rasa nasaba da siyasa a kasar nan kuma za a iya kayar da su cikin sauki a zaben 2023.

Ya kara da cewa jiga-jigan jam’iyyar PDP sun ɗimauce, sakamakon kin amincewa da tsayar da tikitin takarar shugaban kasa a 2023 zuwa Kudancin kasar nan.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp