fidelitybank

Jam’iyya ta za ta iya kayar da PDP da APC a zaɓen 2023 – Peter Obi

Date:

Tsohon gwamnan jihar Aambra kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya bayyana cewa, sabuwar jam’iyyarsa ta siyasa za ta lashe zaben shugaban kasa a 2023 ta hanyar hada ma’aikata da dalibai domin kada kuri’a.

Obi ya zanta da manema labarai a Abeokuta, jihar Ogun ta bakin babban daraktan yakin neman zabensa, Dr. Doyin Okupe a wajen wani taro da shugabannin LP.

Ya kara da cewa jam’iyyar PDP da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki sun kare kuma sun rasa nasaba da siyasa a kasar nan kuma za a iya kayar da su cikin sauki a zaben 2023.

Ya kara da cewa jiga-jigan jam’iyyar PDP sun ɗimauce, sakamakon kin amincewa da tsayar da tikitin takarar shugaban kasa a 2023 zuwa Kudancin kasar nan.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp