fidelitybank

Jam’iyya a shirye take ta karɓi Jonathan idan ya yanke shawara – APC

Date:

Shugaban jam’iyyar APC reshen jihar Bayelsa, Denis Otiotio, ya ce, tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ba dan jam’iyyar ba ne.

Otiotio ya bayyana hakan ga manema labarai a Yenagoa ranar Talata.

Sai dai ya ce jam’iyyar APC a shirye take ta tarbi tsohon shugaban kasar, idan har ya yanke shawarar komawa jam’iyyar.

“Tsohon shugaban kasa har yanzu bai zama dan jam’iyyar APC mai rijista ba. Yana da ‘yancin shiga duk jam’iyyar da ya ga dama.

“Muna a bayyane kuma a shirye muke mu karbe shi a cikin mu, a matsayinmu na jam’iyyar siyasa mai muradin cin zabe, hanya daya tilo ita ce shigar da mutane cikin jam’iyyar,” in ji shi.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...
X whatsapp