fidelitybank

Jam’iyar PDP ce za ta ceto Najeriya a 2023 – Diri

Date:

Gwamnonin Douye Diri da Nyesom Wike na Bayelsa da Rivers sun ce, jam’iyyar PDP ce Za ta iya ceto Najeriya ta hanyar samar da shugaban kasa.

Gwamnonin biyu sun yi magana ne a lokacin da Wike ya jagoranci wata tawaga mai karfi daga jihar Ribas, domin kai ziyarar ban girma ga Diri a gidan gwamnati na Yenagoa.

A baya-bayan nan ne dai Wike ke kallon guguwar a lokacin da kungiyar Ijaw National Congress (INC) da kungiyar matasan Ijaw (IYC) su ka yi masa kaca-kaca a kan abin da su ka dauka na kin jinin kabilar Ijaw da ya yi a lokacin bikin ranar Ogoni.

Majiyarmu ta bayyana cewa tattaunawar da gwamnonin biyu su ka yi ta ta’allaka ne kan karfafa dankon hadin kai tsakanin jihohin biyu da jam’iyyar PDP.

Ya bayyana fadar shugaban kasa a matsayin ofishi mai tsarki, inda ya ce, an mayar da jam’iyyar PDP ne domin ganin ta lashe zaben shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa.

 

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp