fidelitybank

Jam’iyar jihar Kaduna ta rasu a Makkah

Date:

Wata Hajiya daga jihar Kaduna ta rasu a asibitin ‘King Fahad’ da ke birnin Makkah.

Mai magana da yawun Hukumar Alhazan Jihar, Malam Yunusa Muhammad ne ya bayyana haka ga manema labarai a filin Arfa ranar Asabar.

Mallam Yunusa Muhammad ya ce tuni aka yi wa gawar hajiyar rajista hukumar Alhazan jihar.

Ya ƙara da cewa hukumar Alhazan jihar ta sanar da iyalan marigariyar labarin mutuwarta.

”Hukumar ta kuma jajanta wa iyalan marigariyar game da rashin nata”, in ji shi.

A yau ne dai aka gudanar da tsayuwar Arfa, ɓangare mafi muhimmanci a aikin Hajji.

Fiye da mutum miliyan 1.8 ne daui suka yi tsayuwar Arfar a yau Asabar.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp