fidelitybank

Jam’iyar APC a Kano za ta san makomar ta a ranar Juma’a

Date:

A ranar Juma’a ne kotun koli za ta yanke hukunci kan shari’ar da ta samo asali daga rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar APC reshen Kano.

Aminiya ta ruwaito cewa, jam’iyyar ta barke ne tsakanin bangarorin da ke biyayya ga gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje da kuma G-7 da tsohon gwamnan jihar Sanata Ibrahim Shekarau ke jagoranta.

Wadanda suka shigar da kara a kotun koli su ne Musa Chola da wasu 1,319 kuma wadanda ake kara sun hada da APC, Gwamna Mai Mala Buni, Sanata John Akpanudoedehe, Olayide Adewale Akinremi, Sanata Abba Ali, Dr Tony Macfoy, Auwalu Abdullahi, Usman Kaita, Adebayo. Iyaniwura da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC).

Wanda ya shigar da kara, wadanda ke biyayya ga G-7, sun samu nasara a kotun matakin farko (Babban Kotu), amma nasarar ba ta dade ba a lokacin da Kotun daukaka kara ta soke hukuncin da babbar kotun ta yanke, kuma ba tare da izini ba ta dawo da iko na jam’iyyar zuwa ga kungiyar Gwamna Ganduje.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp