fidelitybank

Jam’iyar APC a Kano za ta san makomar ta a ranar Juma’a

Date:

A ranar Juma’a ne kotun koli za ta yanke hukunci kan shari’ar da ta samo asali daga rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar APC reshen Kano.

Aminiya ta ruwaito cewa, jam’iyyar ta barke ne tsakanin bangarorin da ke biyayya ga gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje da kuma G-7 da tsohon gwamnan jihar Sanata Ibrahim Shekarau ke jagoranta.

Wadanda suka shigar da kara a kotun koli su ne Musa Chola da wasu 1,319 kuma wadanda ake kara sun hada da APC, Gwamna Mai Mala Buni, Sanata John Akpanudoedehe, Olayide Adewale Akinremi, Sanata Abba Ali, Dr Tony Macfoy, Auwalu Abdullahi, Usman Kaita, Adebayo. Iyaniwura da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC).

Wanda ya shigar da kara, wadanda ke biyayya ga G-7, sun samu nasara a kotun matakin farko (Babban Kotu), amma nasarar ba ta dade ba a lokacin da Kotun daukaka kara ta soke hukuncin da babbar kotun ta yanke, kuma ba tare da izini ba ta dawo da iko na jam’iyyar zuwa ga kungiyar Gwamna Ganduje.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp