fidelitybank

Jami’o’i: Ba mu karbi Naira biliyan 52 daga wajen gwamnati ba – ASUU

Date:

Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa (ASUU) ta musanta karbar tsabar kudi Naira biliyan 52 daga wajen gwamnatin tarayya.

Shugaban kungiyar ta ASUU shiyar Kano, Farfesa Abdulkadir Muhammad ya bayyana hakan a ganawar sa da manema labarai, ya ce, kungiyar ta karbi Naira biliyan 22 daga gwamnatin tarayya, su ka yi amfani da kaso 75 cikin kudin, yayin da su ka raba kaso 25 ga sauran kungiyoyi da ke karkashin kungiyar.

Ya kara da cewa”Labarin da a ke yadawa cewa sun karbi Naira biliyan 52 karya ne, gwamnati ce ta fito da shi, domin batawa kungiyar mu suna, saboda kungiyar ta dage a kan sai an kawo gyara a harkar ilimi”.

Farfesa Abdulkadir Muhammad ya kuma yi kira ga gwamnatin tarayya da ta yi kokari wajen kawo karshen matsalar tsaro dake addabar kasar nan.

Ministan kwadago, Chris Ngige ne dai ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta fitar da kudaden domin biyan malaman jami’an bashin alawus da albashi na fiye da watanni 20 da su ke bin gwamnatin.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp