fidelitybank

Jami’o’i: Ba mu karbi Naira biliyan 52 daga wajen gwamnati ba – ASUU

Date:

Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa (ASUU) ta musanta karbar tsabar kudi Naira biliyan 52 daga wajen gwamnatin tarayya.

Shugaban kungiyar ta ASUU shiyar Kano, Farfesa Abdulkadir Muhammad ya bayyana hakan a ganawar sa da manema labarai, ya ce, kungiyar ta karbi Naira biliyan 22 daga gwamnatin tarayya, su ka yi amfani da kaso 75 cikin kudin, yayin da su ka raba kaso 25 ga sauran kungiyoyi da ke karkashin kungiyar.

Ya kara da cewa”Labarin da a ke yadawa cewa sun karbi Naira biliyan 52 karya ne, gwamnati ce ta fito da shi, domin batawa kungiyar mu suna, saboda kungiyar ta dage a kan sai an kawo gyara a harkar ilimi”.

Farfesa Abdulkadir Muhammad ya kuma yi kira ga gwamnatin tarayya da ta yi kokari wajen kawo karshen matsalar tsaro dake addabar kasar nan.

Ministan kwadago, Chris Ngige ne dai ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta fitar da kudaden domin biyan malaman jami’an bashin alawus da albashi na fiye da watanni 20 da su ke bin gwamnatin.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp