fidelitybank

Jami’in zaben Kenya ya mutu bayan kammala zabe

Date:

Wani jami’in zabe a Kenya wanda ke kula da mazaba guda a zaben da aka kammala a kasar ya mutu bayan ya yanke jiki ya fadi a ranar Litinin.

Geoffrey Gitobu, na cikin ofishin hukumar zabe da ke garin Nanyuki, a tsakiyar Kenya, a nan ne kawai aka ga ya yanke jiki ya fadi aka kwasheshi sai asibitin da ke kusa da ofishin kafin aje ma ya mutu.

Jami’in shi ne wanda aka tura daga hukumar zaben kasar don kula da zabukan mazabun Gichugu da kuma Kirinyaga da ke tsakiyar Kenya.

Rahotanni sun ce mr Gitobu, bai bayyana cewa bashi da lafiya ko kuma wani abu na damunsa ba, kuma sai da ya ziyarci wasu ‘yan uwansa a karshen mako kafin ya je ofishin zaben da ya yanke jiki ya fadi a can.

Wata jam’ar zabe da suke aiki tare Jane Gitonga, ta ce mutuwar abokin aikin na su ta girgiza su, kuma ya mutu ne kwanaki bayan kisan wani jami’insu a Nairobi.

Wata kwamishinar zabe a hukumar zaben kasar, ta ce jami’ansu na fuskantar barazana kala-kala tun bayan kammala zaben kasar a ranar 9 ga watan da muke ciki. In ji BBC.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp