fidelitybank

Jami’ar Burtaniya ta dakatar da Ekweremadu a matsayin Farfesan ta

Date:

Jami’ar Lincoln ta Burtaniya ta dakatar da wani dan majalisar dokokin Najeriya Ike Ekweremadu daga aikinsa na Farfesa mai ziyara.

Jami’ar Lincoln ta sanar da dakatar da Ekweremadu ne biyo bayan kama shi da laifin safarar mutane a kasar Birtaniya.

Cibiyar ta nada Ekweremadu a matsayin farfesa mai kula da harkokin kamfanoni da hadin gwiwar kasa da kasa da ya kai ziyara mako guda da ya gabata.

Jami’ar Lincoln ta ce, ba za ta kara yin tsokaci kan lamarin ba, har sai an kammala binciken ‘yan sandan Birtaniya kan tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya da matarsa Beatrice.

A ranar Talata ne rundunar ā€˜yan sandan kasar Birtaniya ta kama Ekweremadu, dan majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Enugu ta Yamma, tare da matarsa Beatrice bisa laifin hada baki wajen girbe gabobin karamar yarinya.

An gurfanar da ma’auratan tare da matarsa a gaban Kotun Majistare ta Uxbridge da ke Landan inda mai gabatar da kara ya bayyana cewa karamin yaro ne dan shekara 15 mai suna Ukpo Nwamini David.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ʙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

ʊan wasan ʙwallon ʙafar Liverpool kuma ɗan ʙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ʓan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ʙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp