fidelitybank

Jami’ar Burtaniya ta dakatar da Ekweremadu a matsayin Farfesan ta

Date:

Jami’ar Lincoln ta Burtaniya ta dakatar da wani dan majalisar dokokin Najeriya Ike Ekweremadu daga aikinsa na Farfesa mai ziyara.

Jami’ar Lincoln ta sanar da dakatar da Ekweremadu ne biyo bayan kama shi da laifin safarar mutane a kasar Birtaniya.

Cibiyar ta nada Ekweremadu a matsayin farfesa mai kula da harkokin kamfanoni da hadin gwiwar kasa da kasa da ya kai ziyara mako guda da ya gabata.

Jami’ar Lincoln ta ce, ba za ta kara yin tsokaci kan lamarin ba, har sai an kammala binciken ‘yan sandan Birtaniya kan tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya da matarsa Beatrice.

A ranar Talata ne rundunar ā€˜yan sandan kasar Birtaniya ta kama Ekweremadu, dan majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Enugu ta Yamma, tare da matarsa Beatrice bisa laifin hada baki wajen girbe gabobin karamar yarinya.

An gurfanar da ma’auratan tare da matarsa a gaban Kotun Majistare ta Uxbridge da ke Landan inda mai gabatar da kara ya bayyana cewa karamin yaro ne dan shekara 15 mai suna Ukpo Nwamini David.

vanguard 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp