fidelitybank

Jami’ar BUK ta daga likafar Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo zuwa Farfesa

Date:

Jami’ar Bayero da ke Kano ta sanar da daga matsayin Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo zuwa Farfesa a fannin Hadith.

Wannan na kunshe a wata sanarwa da jami’ar ta fitar a yammacin ranar Juma’a.

Shafin Facebook na Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo ya tabbatar da wannan cigaba, inda mabiyansa suka yi ta taya shi murna bisa wannan babban matsayi da ya samu.

Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo, wanda yanzu ya zama Farfesa, yana daga cikin fitattun malamai masu tasiri a harkar addinin Musulunci a Najeriya. Malamin ya shahara wajen koyar da tafsirin Al-Qur’ani mai girma da wa’azantarwa ga al’umma a ciki da wajen Najeriya.

A matsayinsa na malami a jami’ar Bayero, Farfesa Sani Umar Rijiyar Lemo yana koyarwa a sashen addinin Musulunci, inda yake ilmantar da dalibai tare da bayar da gudunmawa ga cigaban al’umma. Wannan sabon matsayi zai kara masa damar cigaba da taka rawa a fannin koyarwa.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp