fidelitybank

Jami’an tsaron sirri kun ban kunya a harin gidan yarin Kuke – Buhari

Date:

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa, hukumomin tattara bayanan sirri na ƙasa sun ba shi kunya, bayan harin da aka kai a gidan yarin Kuje da ke Abuja a ranar Talata da dare.

Shugaban ya bayyana haka ne a yayin wata ziyara da ya kai gidan yarin a ranar Laraba, kamar yadda shugaban ƙasar ya bayyana a wata sanarwa da mai taimaka masa kan yaɗa labarai Malam Garba Shehu ya fitar.

 

Shugaban ya shafe kusan minti 30 a gidan yarin, kuma ya yi tambayoyi da dama.

Ta yaya jami’an tsaron da ke gidan yarin suka gaza daƙile harin? Fursunoni nawa ne a ciki? Guda nawa ne za a iya bayar da bayaninsu? Jami’ai nawa ne ke aiki lokacin da lamarin ya faru? Nawa ne ke ɗauke da makami?

“Masu gadin gidan yarin sun hau kan hasumiya? Shin kemarar tsaro tana aiki?” Duka waɗannan tambayoyin shugaban ya yi su a gidan yarin.

Bayan haka shugaban ya ce yana buƙatar a kai masa cikakken bayani kan yadda wannan lamarin ya faru.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp