fidelitybank

Jami’an tsaro sun daƙile wani harin ƴan ta’adda a Kebbi

Date:

Tawagar ‘yansanda tare da hadin gwiwar sojojin Najeriya da ‘yan banga a jihar Kebbi, sun dakile wani harin ‘yan bindiga, inda suka kashe daya tare da kwato bindiga kirar AK47 a karamar hukumar Augie dake jihar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Kebbi, Nafi’u Abubakar ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Birnin Kebbi ranar Lahadi.

Abubakar ya ce rundunar ta samu labarin cewa a ranar Asabar da misalin karfe 3 na safe ‘yan bindiga da dama sun kai hari kauyen Tiggi da ke karamar hukumar Augie a jihar Kebbi.

Ya ce, “Bayan samun rahoton, rundunar ‘yan sandan da aka tura yankin tare da hadin guiwar sojoji da ’yan banga, nan da nan aka tattaro ‘yan banga inda suka yi artabu da ‘yan bindigar.

“Sakamakon haka, an kashe daya daga cikin ‘yan bindigar, kuma da yawa sun tsere da raunukan bindiga. Sai dai kuma an kwato bindiga kirar AK 47 guda daya.”

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp