fidelitybank

Jami’an tsaro sun auka wa majalisar dokokin jihar Legas

Date:

Rikicin shugabanci a majalisar dokokin jihar Legas da ke kudancin Najeriya ya ɗauki sabon salo, inda yanzu haka jami’an tsaro suka mamaye harabar ginin ‘yanmajalisar na tsaka da yin zama a yau Litinin.

Lamarin shi ne na baya-bayan nan a rikicin da ya dabaibaye majalisar tun bayan tsige Mudashiru Obasa a matsayin kakaki.

Kawo yanzu dai tsohon kakakin majalisar na ikirari cewa shi ne halastaccen kakakin majalisar bayan tsige shi, duk da maye gurbinsa da Meranda Mojisola.

Rahotonni sun nuna cewa jami’an tsaron sun rufe ofishin Meranda, da na mataimakinta.

Kazalika, an shafe lokaci kafin fara zaman na yau.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp