fidelitybank

Jami’an tsaro su zakulo wanda ya kashe mana mamban mu – ASUU

Date:

Kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, reshen jami’ar Ibadan, ta bukaci jami’an tsaro da su daina bata lokaci wajen zakulo wadanda suka kashe daya daga cikin mambobinta.

ASUU ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis, bayan hallaka, Farfesa Opeyemi Isaac Ajewole na sashen raya gandun dazuzzuka na jami’ar Ibadan da aka yi wanda har yanzu ba a tantance ko waye ba.

ASUU ta shaidawa Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba da ya taimaka wa rundunar ‘yan sandan jihar Oyo da duk wani tallafin kayan aiki da ake bukata domin bankadowa tare da kamo wadanda suka kashe don.

Kungiyar ta bayyana haka ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugabanta Farfesa Ayo Akinwole.

Akinwole, a cikin sanarwar da aka rabawa manema labarai, ya baiwa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu aiki da ya jajirce wajen ganin jami’an tsaro sun bankado fuskokin da suka yi kisan mamacin.

Ya yi Allah wadai da kisan gillar da aka yi wa Adewole gaba daya.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp