fidelitybank

Jami’an tsaro ku gaggauta murƙushe Lakurawa – Majalisa

Date:

Majalisar Dattijai ta buƙaci rundunar sojojin ƙasar nan da sauran hukumomin tsaro su ƙaddamar matakan katse hanzarin ƙungiyar ƴan bindigar nan ta Lakurawa.

Majalisar ta kuma yi kira da a ɗauki dukkan matakan da suka dace domin hana su faɗaɗa ayyukansu a yankin arewa maso yammacin ƙasar.

Ta kuma nemi a ci gaba da sa-ido a yankunan da Lakurawan suka mamaye, inda ta yi gargaɗin cewa a ɗauki matakan da suka dace, domin a cewarsu, haka Boko Haram ta fara.

Lakurawa dai ƙungiyar ƴanbindiga ne da suka daɗe suna zuwa wasu yankuna na jihohin Sokoto da Kebbi, inda yanzu harkokinsu suka fara ta’azzara.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...
X whatsapp