fidelitybank

Jami’an tsaro ku gaggauta murƙushe Lakurawa – Majalisa

Date:

Majalisar Dattijai ta buƙaci rundunar sojojin ƙasar nan da sauran hukumomin tsaro su ƙaddamar matakan katse hanzarin ƙungiyar ƴan bindigar nan ta Lakurawa.

Majalisar ta kuma yi kira da a ɗauki dukkan matakan da suka dace domin hana su faɗaɗa ayyukansu a yankin arewa maso yammacin ƙasar.

Ta kuma nemi a ci gaba da sa-ido a yankunan da Lakurawan suka mamaye, inda ta yi gargaɗin cewa a ɗauki matakan da suka dace, domin a cewarsu, haka Boko Haram ta fara.

Lakurawa dai ƙungiyar ƴanbindiga ne da suka daɗe suna zuwa wasu yankuna na jihohin Sokoto da Kebbi, inda yanzu harkokinsu suka fara ta’azzara.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp