fidelitybank

Jami’an hukumar kiyaye hadura sun fara sanya Kyamara a jikin su

Date:

Jami’an hukumar kiyaye hadurra ta kasa FRSC, sun fara makala kyamarori a jikin kayansu na aiki, domin nadar bidiyon abubuwan da ke faruwa yayin da suka fita aiki.

Wannan matakin ya biyo baya koke-koken da direbobi da masu motoci ke yi ne cewa, jami’an hukumar da ma na VIO kan muzguna musu.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, shugaban hukumar ya kaddamar da wannan sabon tsarin ne tun a watan Oktoban 2021, inda ya yi alkawarin matakin zai inganta yadda jami’an ke gudanar da ayukansu ba tare da sun tsangwami kowa ba.

Wani wakilin jaridar ya ce ya lura cewa, ma’aikatan hukumar da aka fi sani da Road Safety na sanye da na’urar a jikinsu a dukkan wuraren da aka saba ganinsu cikin birnin Abuja.

Wasu mazauna birnin sun yaba da matakin, kuma sun bukaci jami’an ‘yan sandan Najeriya ma su fara sanya kayamarori yayin da suke aikinsu.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp