fidelitybank

Jami’ai ku gaggauta kwato Daliban Kaduna da ‘yan gudun hijira – Tinubu

Date:

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi Allah wadai da satar ɗalibai a jihar Kaduna da ƴan gudun hijra a Borno tare da bayar da umarnin a gaggauta ceto su.

Mai taimaka wa shugaban ƙasar na musamman kan harkokin yaɗa labarai, Ajuri Ngelale a wata sanarwa ya ce shugaba Tinubu ya umarci hukumomin tsaro su gaggauta ceto ɗaliban da ƴan gudun hijirar da kuma hukunta masu hannu a lamarin.

Sanarwar ta ayyano shugaban Najeriyan ya na cewa “Shugabannin hukumomin tsaro sun yi mani bayani a kan abin da ya faru a Borno da Kaduna kuma ina da yaƙinin cewa za a ceto su.”

Shugaba Tinubu ya ce ba zai lamunci duk wani uzuri ba har sai an ceto yaran da aka yi garkuwa da su.

Ya jajanta wa iyalan waɗanda lamarin ya shafa, tare da ba su tabbacin cewa gwamnati za ta yi duk abin da ya dace domin dawo da ƴaƴansu.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp