fidelitybank

JAMB ta koka a kan ƙarancin fitowar ɗalibai a Kano

Date:

Hukumar shirya jarabawar shiga jami’a (JAMB) ta koka da rashin fitowar ɗaliban dake yin rijistar jarrabawar ta gama gari ta shekarar 2022.

Shugaban JAMB, Ishaq Oloyede, a lokacin da yake duba yadda ake gudanar da rajistar ranar Asabar a Kano, ya ce, cibiyoyin CBT da dama a jihar sun shaida.

Magatakardar JAMB, Ishaq Oloyede, a lokacin da yake duba yadda ake gudanar da rajistar ranar Asabar a Kano, ya ce cibiyoyin CBT da dama a jihar sun shaida a jihar sun ga karancin fitowar ɗalibai.

Muna cikin damuwa saboda, a karshen atisayen, za ku ga mutane suna ta kiraye-kirayen tsawaita lokacin da suka sami damar yin rajista a kan lokaci,” in ji shi.


“Muna cikin damuwa saboda, a karshen atisayen, za ku ga mutane suna yin kiraye-kirayen a tsawaita lokacin da suka sami damar yin rajista a kan lokaci,” in ji shi.

Mista Oloyede ya kuma lura cewa hukumar na iya yin rijistar ɗalibai 100,000 a kowace rana a fadin kasar.

“Na zagaya cibiyoyin CBT a nan Kano, kuma akwai cibiyar da ake daya tilo a cibiyar, wannan cibiya za ta iya yi wa ‘yan mutane 20 rajista a lokaci guda.

“Kuma a nan, za ku ga inda muke da wuraren rajista kusan 20.

Ya kara da cewa, “Ba za mu kara wa’adin rajistar fiye da ranar 26 ga Maris ba.

Yayin da yake kira ga manema labarai da su taimaka wajen wayar da kan ɗalibai wajen yin rajista, Mista Oloyede ya nanata cewa “ba zai yiwu mu tsawaita ba. Kuma ya zuwa yanzu, mun yi wa mutane kusan miliyan 1.41 rajista.”

(NAN)

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp