fidelitybank

Jama’a su rinka lura da masu sata a Taransafoma – KEDCO

Date:

Kamfanin rarraba wutar lantarki na Kano (KEDCO) ya sake yin kira ga jama’a da su kara sanya ido a cikin al’ummominsu a matsayin wani mataki na magance matsalar sata da kuma yawaitar barnar taransifoma a yankunansu.

Aminiya ta ruwaito cewa, kamfanin na DisCo ya dade yana korafin sata da barna, wanda ya kai asarar miliyoyin Naira.

KEDCO a cikin wata sanarwa da shugaban sashen sadarwa na kamfanin, Ibrahim Sani Shawai, ya fitar a ranar Alhamis, ya ce, matakin zai tabbatar da samar da wutar lantarki akai-akai ga kwastomomi.

“Wadanda ke lalata mana kayan aikinmu suna amfani da lokacin damina suna kutsawa cikin tiranfomarmu don lalata igiyoyi, satar mai da sauran kayayyaki masu daraja. Hadarin da ke tattare da irin wadannan ayyuka na jefa jama’a da ma masu aikata ta’asa cikin bala’i,” in ji wani bangare na sanarwar.,

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp