fidelitybank

Jakadan Faransa ya fice daga Nijar

Date:

Jakadan Faransa a Jamhuriyar Nijar, Sylvain Itté ya fice daga Yamai, babban birnin ƙasar ta Nijar da sanyin safiyar Laraba, kuma yanzu hakan ya tashi a jirgin sama daga birnin Ndjamena na ƙasar Chadi zuwa gida Faransa.

A watan da ya gabata ne ma’aikatar harkokin wajen Jamhuriyar Nijar ta bai wa jakadan wa’adin kwana biyu ya fita daga ƙasar.

Nijar ta ɗeba wa ambasadan wa’adin ne bayan ya ƙi yarda ya gana da jagororin mulkin soji na ƙasar waɗanda suka hamɓarar da gwamnatin shugaba Mohamed Bazoum a watan Yuli.

Har yanzu sojojin na ci gaba da tsare Bazoum da iyalansa a fadar shugaban ƙasa.

Nijar dai na ɗaya daga cikin ƙasashen da Faransa ta yi wa mulkin mallaka, kuma har yanzu akwai sojojin Faransar 1,500 a ƙasar ta Nijar.

Shugaba Emmanuel Macron ya bayyana cewa dakarun Faransa za su fice daga Nijar ɗin kafin ƙarshen wanan shekara.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp