fidelitybank

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Date:

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana gaban jama’a a karon farko tun soma yaƙi tsakanin ƙasarsa da Isra’ila, kamar yadda kafafen yaɗa labarai na ƙasar suka shaida.

Wani hoton bidiyo daga gidan talabijin na Iran ya nuna jagoran yana gaisawa da masallata a wani masallaci ranar Asabar yayin wani biki gabanin bikin Ashura na Mabiya shi’a.

Fitowa ta ƙarshe da Khamenei ya yi ita ce bayyanarsa a wani jawabi da aka naɗa a lokacin da ake tsaka da yaƙi da Isra’ila da aka soma ranar 13 ga watan Yuni wanda kuma a lokacin aka kashe manyan kwamandojin Iran da masana kimiyyar nukiliya.

Isra’ila ta ƙaddamar da wani harin ba-zata kan cibiyoyin nukiliyar Iran lamarin da yasa Iran ɗin ta mayar da martani da hare-hare ta sama kan Isra’ila.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...
X whatsapp