fidelitybank

Iyayen yaran da suke karatu a Sudan ku ƙara haƙuri – Jakadan Najeriya

Date:

Jakadan Najeriya a ƙasar Sudan, Ambasada Safiu Olaniyan, ya ce, ofishin jakandancin na jiran sahalewar gwamnatin ƙasar Masar da ta Najeriya kafin wucewar manyan motocin da suka ƙwashe ‘yan ƙasar daga Sudan, ta kan iyakar ƙasar Masar ɗin.

A wani saƙon murya da ya aike wa hukumar da ke kula da ‘yan Najeriya mazauna ƙasashen waje, mista Olaniyan ya ce abin da ake buƙata ga waɗanda ke kan iyakar Sudan da Masar shi ne sahalewar hukumomi, kuma duk abin da ya kamata a yi game da hakan an yi shi.

Ya ƙara da cewa, ba ofishin jakandancin ba ne ke da alhakin samar da motocin.

Ya ce, ofishin na bin umarnin ma’aikatar jin-ƙai da ta bayar da agajin gaggawa NEMA.

Jakadan Najeriya ya kuma tabbatar wa iyaye da ɗalibai cewa jami’an ofishin jakandancin a birnin na Khartoum tare da ‘yan ƙasar a cikin wannan mawuyacin hali na yaƙi da ake ciki.

Mista Olaniyan ya kuma yi kira ga waɗanda za a kwason da su guji far wa jami’an ofishin jakadancin, kamar yadda tun da farko aka yaɗa jita-jita, yana mai cewa babu jami’in ofishin jakadancin da zai fice daga Sudan har sai an tabbatar ‘yan kwashe duka ‘yan ƙasa.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp