fidelitybank

Iyayen sojojin Rasha ku daina yarda a na tura ƴaƴan ku yaki ƙasar Ukraine – Zalensky

Date:

Shugaban kasar Ukraine, Volodymyr Zelensky, ya yi kira ga iyayen sojojin Rasha da su hana a tura ‘ya’yansu zuwa yaki a Ukraine.

A ranar Laraba ne kasar Rasha a karon farko ta amince da kasancewar sojojin da ake yi a Ukraine tare da bayyana cewa, an kama wasu da dama daga cikinsu fursuna.

Zalensky ya ce, “Ina so in sake faɗar wannan ga iyaye mata na Rasha, musamman ma iyaye mata masu aikin soja. Kada ku tura ‘ya’yanku zuwa yaki a wata ƙasa,” in ji Zelensky a cikin wani adireshin bidiyo da aka saki a kan Telegram.
“Duba inda danki yake. Idan kuma kuna da ko kadan za a iya tura danku yaki da Ukraine, ku gaggauta daukar mataki domin hana a kashe shi ko kama shi”, in ji shi.

“Ukraine ba ta son wannan mummunan yakin. Kuma Ukraine ba ta so. Amma za ta kare kanta kamar yadda ya dace,” ya kara da cewa.

A baya dai Moscow ta yi ikirarin cewa, kwararrun sojoji ne kawai ke fafatawa a can.

Sanarwar ta zo ne yayin da wasu sakonni daga iyaye mata ba tare da labarin ‘ya’yansu da aka aika zuwa Ukraine ba, ya ninka a shafukan sada zumunta.

A makon jiya ne Kyiv ta gayyaci iyayen sojojin Rasha da aka kama a yankinta da su zo su dauko ‘ya’yansu.

Ma’aikatar tsaro ta Ukraine ta buga lambobin waya da imel da za su iya samun bayanai game da su.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp