fidelitybank

Iyaye da dalibai ku yi hakuri dangane da yajin aikin ASUU – Gwamnati

Date:

Gwamnatin Tarayya ta nemi afuwar ɗalibai da iyayensu game da yajin aikin da ƙungiyar malaman jami’a ta ASUU ta yi na wata takwas.

Cikin wata sanarwa, Ministan Ƙwadago Chris Ngige ya tabbatar wa ɗaliban cewa “ba za ku sake fuskantar irin wannan matsanancin yanayin ba a nan gaba”.

Ƙungiyar ta Academic Staff Union of Universities (ASUU) ta tsunduma yajin aiki ne tun ranar 14 ga watan Fabarairun 2022 saboda neman a inganta rayuwar malaman. Ta janye yajin ne a ranar Alhamis sakamakon wani hukuncin kotu da ya umarce su su koma.

“Tun da ASUU ta yarda ta bi umarnin kotu na janye yajin aikin, muna neman afuwar ɗalibai da iyaye, wanda shi ma minista ɗaya ne daga cikinsu, kan wannan lamari da bai kamata ba tun farko,” a cewar sanarwar da Olajide Oshundun ya fitar a madadin Mista Ngige.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp